Wellcome to Arewabuzz No:1 networking arena

Like us on Facebook

Monday, 31 October 2016

Manchester City za ta karbi bakuncin Barcelona

Manchester City za ta karbi bakuncin Barcelona
a gasar cin Kofin Zakarun Turai wasa na biyu da
za su fafata a Ettihad a ranar Talata.
A wasan farko da suka yi a Camp Nou,
Barcelona ce ta shararawa City kwallaye 4-0,
kuma Messi ne ya ci uku a karawar, Neymar ya
ci guda daya.
Barcelona ce ke mataki na daya a kan teburin
rukuni na uku da maki tara, sai Man City ta biyu
da maki hudu, sannan Borussia
Monchengladbach da maki uku, Celtic da maki
daya.
Haka kuma a ranar ta Talata Borussia
Monchengladbach za ta karbi bakuncin Celtic a
Jamus.

No comments:

Post a Comment

'; (function() { var dsq = document.createElement('script'); dsq.type = 'text/javascript'; dsq.async = true; dsq.src = '//' + disqus_shortname + '.disqus.com/embed.js'; (document.getElementsByTagName('head')[0] || document.getElementsByTagName('body')[0]).appendChild(dsq); })();